Siyasar Karamar Hukumar Dandi

Mai Laya Kiyayi Mai Zamani


Abi ALLAH, a yi biyayya ga Gwamnati a zauna lafiya; Mutanen Karamar Hukumar Dandi Sun gano gaskiya sun bi Dakta

Taron tarbo da kaddamar da Dr. Mansur Isah a matsayin Dan takaran shugaban Karamar Hukumar Dandi a tutur jam'iyar APC Mai alamar tsintsiya a ranar Larba (ta bawa ranar samu) a garin Kamba 10/7/2024.

Post a Comment

0 Comments